Headlines

’Yan bindiga sun yi garkuwa da mutum 40 a Taraba

’Yan bindiga sun yi garkuwa da mutum 40 a Taraba

’Yan bindiga sun sace mutane 40 a Karamar Hukumar Bali ta Jihar Taraba ...

Yajin Aikin NLC ya hana Tantance Kwamishinoni a Gombe

Yajin Aikin NLC ya hana Tantance Kwamishinoni a Gombe

Yajin aikin NLC ya tilasta wa Majalisar Jihar Gombe dage tantance kwamishinonin jihar da gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya tura sunayensu. ...

Muna fatan kulla yarjejeniya da ECOWAS — Sojin Nijar

Muna fatan kulla yarjejeniya da ECOWAS — Sojin Nijar

Ba za su amince da duk wani yunkuri na mayar da Bazoum kan mulki ba. ...

Sojoji sun kashe masu garkuwa da mutane 6 a Filato

Sojoji sun kashe masu garkuwa da mutane 6 a Filato

Sojojin sun cafke wasu muggan masu kera bindigogi ta bayan fage a jihohin Filato da Kaduna. ...

Za mu sake bibiyar yarjejeniyar hatsi da Ukraine — Putin

Za mu sake bibiyar yarjejeniyar hatsi da Ukraine — Putin

Ba ma jin dadin halin da duniya ta fada saboda karancin abinci. ...