’Yan ƙungiyar asiri sun fille kan matashi a Bayelsa
Majiyoyin tsaro sun tabbatar da cewa an gano gawar matashin a tsirara, hannuwansa a ɗaure, amma ba tare da kansa ba. ...
Majiyoyin tsaro sun tabbatar da cewa an gano gawar matashin a tsirara, hannuwansa a ɗaure, amma ba tare da kansa ba. ...
A yayin da EFCC ke ci gaba da tsare shi Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) da kuma DSS da kotu suna jiran fitowarsa domin amsa wasu tambayoyi ...
Idan an gani kuma hukumomin da suka dace suka tabbatar, Sarkin Musulmi zai sanar kuma gobe Talata a tashi da azumi a matsayin ranar 1 ga watan Ramadan ...
Yadda masu larurar gyambon ciki ulcer zasu gudanar da azumin ramadan ba tare da sun shiga wani hali ba. ...
Sarkin Hausawa ya ce rikicin ya samo asali ne daga saɓani tsakanin ɗan kabilar Tibi da Jukun kan wurin sayar da kaya a kasuwa. ...