Headlines

Yadda su Kwankwaso suka yi Al-Kunut kan shirin ƙwace zaɓen Abba

Yadda su Kwankwaso suka yi Al-Kunut kan shirin ƙwace zaɓen Abba

NNPP ta shirya taron addu’o’in ne a Filin Mahaha, saboda zargin yunkurin saye alkalan kotun karrarkin zaben gwamnan ta bayan fage. ...

Boko Haram ta sako mata 48 da ta sace bayan karbar kudin fansa

Boko Haram ta sako mata 48 da ta sace bayan karbar kudin fansa

Boko Haram ta sako mata 48 da ta sace daga kauyukan Maiwa da Shuwarin da ke Karamar Hukumar Mafa da ke Jihar Borno. ...

Nijar ta koro jakadan Najeriya

Nijar ta koro jakadan Najeriya

Gwamnatin Sojin Nijar ta ba wa jakandan Najeriya a kasar awa 48 ya tattara nasa ya koma gida ...

Kun yi kadan ku kori jakadanmu —Faransa ga sojojin Nijar

Kun yi kadan ku kori jakadanmu —Faransa ga sojojin Nijar

Faransa ta ce jakadanta da gwamnatin sojin Nijar ta kora ba zai matsa ko’ina ba. ...

An yi garkuwa da Sakataren tsare-tsaren APC a Kaduna

An yi garkuwa da Sakataren tsare-tsaren APC a Kaduna

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da Sakataren Tsare-tsare na Jam’iyyar APC reshen Jihar Kaduna, Kawu Ibrahim Yakasai. ...