Headlines

An harbe ɗan bindigar da ya buɗe wuta a kusa da Fadar Shugaban Amurka

An harbe ɗan bindigar da ya buɗe wuta a kusa da Fadar Shugaban Amurka

Majiyoyi sun yi zargin cewa mutumin yana fama da cutar matsananciyar damuwa, kuma an taɓa ba shi umarnin kada ya sake kusantar yankin a baya. ...

Afirka na cikin fargaba bayan mutanen da Ebola ta kashe sun haura 200 a Congo

Afirka na cikin fargaba bayan mutanen da Ebola ta kashe sun haura 200 a Congo

Ƙasashen da ke cikin haɗari sun haɗa da Angola, Burundi, Kenya, Rwanda, Sudan ta Kudu da Tanzaniya. ...

’Yan bindiga sun kashe mutum 3 ana tsaka da ibada, sun sace 15 a Kwara

’Yan bindiga sun kashe mutum 3 ana tsaka da ibada, sun sace 15 a Kwara

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar na bin diddgin waɗanda suka kai harin domin kamo su tare da gurfanar da su. ...

Zaben Fid-da-Gwani: Tinubu ya samu gagarumar nasara a Kano, Yobe da Gombe

Zaben Fid-da-Gwani: Tinubu ya samu gagarumar nasara a Kano, Yobe da Gombe

Tinubu ya samu nasarar ne baya doke abokin karawarsa Stanley Osifo. ...

Mun ceto mutum 92 da aka sace, mun daƙile harin kwanton ɓauna a Borno — Sojoji

Mun ceto mutum 92 da aka sace, mun daƙile harin kwanton ɓauna a Borno — Sojoji

Sojojin sun fatattaki mayaƙan tare da ceto mutanen da suka sace. ...