Headlines

’Yan daba sun kashe ’yan sanda 2 da wasu 28

’Yan daba sun kashe ’yan sanda 2 da wasu 28

’Yan daba sun kashe mutum 30 ciki har da ’yan sanda biyu a wani rikici a Port-au-Prince, babban birnin kasar Haiti. ...

Dole a kama masu sukan Kwankwaso —Naburaska

Dole a kama masu sukan Kwankwaso —Naburaska

Jarumin barkwanci na Kannywood, Mustapha Naburaska ya yi kira ga Hukumar Tace finafinai ta Kano ta kama masu cin mutuncin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. ...

Lalata da Ɗalibai: An tuɓe shugaban tsangayar aikin lauyan Jami’ar Kalaba

Lalata da Ɗalibai: An tuɓe shugaban tsangayar aikin lauyan Jami’ar Kalaba

Jami’ar Kalaba ta tsige Farfesa Cyril Ndifon daga matsayinsa ta kuma haramta masa shiga harabartakan zargin lalata da ɗalibai ...

Kwamandan Boko Haram da ya yi ajalin mayaƙa 82 ya miƙa wuya

Kwamandan Boko Haram da ya yi ajalin mayaƙa 82 ya miƙa wuya

Amir ɗin Boko Haram da ya yi sanadin kashe mayaƙa 82 a rikicin ƙabilanci a ƙungiyar ya miƙa kansa da iyalansa ga sojojin Najeriya ...

NAJERIYA A YAU: Me ya sa A Ke Naɗa Yan Arewa Ministocin Tsaro?

NAJERIYA A YAU: Me ya sa A Ke Naɗa Yan Arewa Ministocin Tsaro?

Yawancin ministocin da ake naɗa wa a fannin tsaro daga yankin Arewa suka fito ...