Headlines

’Yan kasashen waje da ke kwallo a Firimiyar Najeriya

’Yan kasashen waje da ke kwallo a Firimiyar Najeriya

Efala fitaccen suna ne a Gasar Firimiyar Najeriya, inda ya dade yana tsaron gida. ...

Minista: Cire sunana ya kara mini kaimi —Maryam Shetty

Minista: Cire sunana ya kara mini kaimi —Maryam Shetty

Maryam Shetty ta ce ta rungumi kaddara, kuma cire sunanta ba zai sa ta butulci ba. ...

An ceto daliban jami’a da aka yi garkuwa da su a Katsina

An ceto daliban jami’a da aka yi garkuwa da su a Katsina

’Yan sana sun ceto daliban Jami’ar Tarayya da ke Dutsin-Ma a Jihar Katisa da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su. ...

’Yar leken asirin ’yan bindiga ta shiga hannu

’Yar leken asirin ’yan bindiga ta shiga hannu

Matar ta shaida wa jami’an tsaro cewa jagoran ’yan ta’adda Dankarami Gwaska ne ya ba ta aikin leken asiri ...

Gawa ta yi layar zana ana shirin jana’izarta

Gawa ta yi layar zana ana shirin jana’izarta

Bacewar gawar wata dattijuwa mai shekara 63 a yayin da ake shirin gudanar da jana’izarta a ranar Asabar ya haifar da rudani a Jihar Ondo. ...