Headlines

Kwaccham ya gindaya wa Gwamna Fintiri sharaɗin komawa APC

Kwaccham ya gindaya wa Gwamna Fintiri sharaɗin komawa APC

Gwamna Fintiri na cikin gwamnoni uku kaɗai da suka rage a jam’iyyar adawa daga yankin Arewa, ragowar biyun su ne Gwamnan Bauchi da Zamfara. ...

Jami’an tsaro sun ƙwace fasfon El-Rufa’i

Jami’an tsaro sun ƙwace fasfon El-Rufa’i

El-Rufai ya ƙi bin su ba tare da an nuna masa takardar gayyata ba a hukumance. ...

INEC ta gabatar da kasafin N873.78bn don zaɓen 2027

INEC ta gabatar da kasafin N873.78bn don zaɓen 2027

Shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ne ya bayyana hakan a gaban kwamitin haɗin gwiwa na Majalisar Dattawa da ta Majalisar Wakilai kan harkokin zaɓe ...

Azumi: Gwamnatin Sakkwato ta bayar da umarnin biyan ma’aikata albashi

Azumi: Gwamnatin Sakkwato ta bayar da umarnin biyan ma’aikata albashi

Bayanin ya ƙara da cewa, matakin fara biyan albashin zai fara aiki ne daga ranar Juma’a 13 ga watan na Fabarairu. ...

’Yan sanda sun ceto wanda aka sace da farautar maharan a Gombe

’Yan sanda sun ceto wanda aka sace da farautar maharan a Gombe

Maharan sun ɗauki Alhaji Adamu Bappah da ɗansa kafin su yi awon gaba da shi zuwa wani wuri da ba a sani ba. Dan nasa ya samu raunuka, inda aka garzaya ...