Headlines

Azumi: Gwamnatin Sakkwato ta bayar da umarnin biyan ma’aikata albashi

Azumi: Gwamnatin Sakkwato ta bayar da umarnin biyan ma’aikata albashi

Bayanin ya ƙara da cewa, matakin fara biyan albashin zai fara aiki ne daga ranar Juma’a 13 ga watan na Fabarairu. ...

’Yan sanda sun ceto wanda aka sace da farautar maharan a Gombe

’Yan sanda sun ceto wanda aka sace da farautar maharan a Gombe

Maharan sun ɗauki Alhaji Adamu Bappah da ɗansa kafin su yi awon gaba da shi zuwa wani wuri da ba a sani ba. Dan nasa ya samu raunuka, inda aka garzaya ...

Fashewar tankar mai ta jikkata mutane da dama a Legas

Fashewar tankar mai ta jikkata mutane da dama a Legas

Lamarin ya faru ne da safiyar Alhamis a kan titin Abeokuta zuwa cikin garin Agege, a cewar shaidu an ga ragowar man a cikin magudanun ruwa yana ci da ...

Kotu ta ɗaure ’yan China biyu shekaru 92 saboda damfarar ’yan Najeriya

Kotu ta ɗaure ’yan China biyu shekaru 92 saboda damfarar ’yan Najeriya

Babbar Kotun Tarayya da ke Legas a ranar Laraba ta yanke wa wasu ’yan ƙasar China su biyu hukuncin shekaru 46 kowannen su saboda rawar da suka taka a ...

Ɗan sanda ya mayar da miliyan 2.6 da aka yi kuskuren tura masa

Ɗan sanda ya mayar da miliyan 2.6 da aka yi kuskuren tura masa

Wani jami’in ɗan sanda mai mukamin kurtu a Jihar Borno, Muhammad Alhaji Muhammad, ya mayar da kuɗi har Naira Miliyan 2.6 da aka yi kuskuren tura masa ...