Azumi: Gwamnatin Sakkwato ta bayar da umarnin biyan ma’aikata albashi
Bayanin ya ƙara da cewa, matakin fara biyan albashin zai fara aiki ne daga ranar Juma’a 13 ga watan na Fabarairu. ...
Bayanin ya ƙara da cewa, matakin fara biyan albashin zai fara aiki ne daga ranar Juma’a 13 ga watan na Fabarairu. ...
Maharan sun ɗauki Alhaji Adamu Bappah da ɗansa kafin su yi awon gaba da shi zuwa wani wuri da ba a sani ba. Dan nasa ya samu raunuka, inda aka garzaya ...
Lamarin ya faru ne da safiyar Alhamis a kan titin Abeokuta zuwa cikin garin Agege, a cewar shaidu an ga ragowar man a cikin magudanun ruwa yana ci da ...
Babbar Kotun Tarayya da ke Legas a ranar Laraba ta yanke wa wasu ’yan ƙasar China su biyu hukuncin shekaru 46 kowannen su saboda rawar da suka taka a ...
Wani jami’in ɗan sanda mai mukamin kurtu a Jihar Borno, Muhammad Alhaji Muhammad, ya mayar da kuɗi har Naira Miliyan 2.6 da aka yi kuskuren tura masa ...