Headlines

’Yan majalisar Amurka sun nemi a sanya wa Kwankwaso da Miyetti Allah takunkumi

’Yan majalisar Amurka sun nemi a sanya wa Kwankwaso da Miyetti Allah takunkumi

‘Yan majalisar sun buƙaci ayyana wasu ƙungiyoyi a Najeriya a matsayin na ta’addanci. ...

Tirela ta kashe mutum biyu a Kaduna

Tirela ta kashe mutum biyu a Kaduna

Wata tirela ta murkushe mutum biyu har lahira a kan babban titin Nnamdi Azikiwe da ke cikin garin Kaduna a daren Talata. ...

Tinubu zai halarci bikin kamun kifi na Argungu na bana – Gwamnan Kebbi

Tinubu zai halarci bikin kamun kifi na Argungu na bana – Gwamnan Kebbi

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya tabbatar da cewa Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu zai halarci bikin kamun kifi na duniya da ake shiryawa a Argungu ...

Amurka za ta turo sojojinta 200 Najeriya

Amurka za ta turo sojojinta 200 Najeriya

Ƙasar Amurka za ta turo kusan sojojinta 200 zuwa Najeriya domin horas da rundunar sojin ƙasar a yaƙin da take yi da ’yan ta’adda. ...

An buga wa matashi ƙusa a ka kan zargin satar kaza a Zariya

An buga wa matashi ƙusa a ka kan zargin satar kaza a Zariya

Wasu ’yan bijilanti sun cika wandonsu da iska bayan an zarge su da buga wa wani matashi mai shekara 20 ƙusa a kan shi a unguwar Limancin Kona, Zariya ...