Headlines

NiMet ta yi hasashen faɗuwar damuna da wuri bana a Kano, Jigawa da wasu jihohi 12

NiMet ta yi hasashen faɗuwar damuna da wuri bana a Kano, Jigawa da wasu jihohi 12

Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta yi hasashen cewa a bana damuna za ta fadi da wuri a sassan jijohin Kano, Jigawa da Katsina, sabanin yadda a ...

DAGA LARABA: Yadda Bude Kan Iyakokin Najeriya Da Jamhuriyar Benin Da Niger Zai Amfani Alummar Kasashen

DAGA LARABA: Yadda Bude Kan Iyakokin Najeriya Da Jamhuriyar Benin Da Niger Zai Amfani Alummar Kasashen

Yadda Najeriya da Benin da Nijar zasu amfani juna sakamakon bude kan iyakokin kasashen da Najeriya ta yi. ...

Tun da Uba Sani ya hau mulki na fita batunsa — El-Rufai

Tun da Uba Sani ya hau mulki na fita batunsa — El-Rufai

Ban taɓa kiran Uba Sani ba tun bayan bari na mulki. Shi ne zai kira ni idan yana buƙatar shawara. ...

An ceto wata mata da ta faɗa rijiya a Kano

An ceto wata mata da ta faɗa rijiya a Kano

Hukumar ta ce ana ci gaba da bincike domin gano musabbabin faɗawarta cikin rijiyar. ...

Majalisar Dattawa ta amince da tsarin tura sakamakon zaɓe ta intanet

Majalisar Dattawa ta amince da tsarin tura sakamakon zaɓe ta intanet

Majalisar Dattawan ta bayyana cewa hakan zai ƙara wa jama’a ƙwarin gwiwar fitowa kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓe. ...