Headlines

Gidan rediyo ya sa yara 80 a makaranta a Kano

Gidan rediyo ya sa yara 80 a makaranta a Kano

Gidan rediyon manoma na Himma Radio da ke Kano ya dauki nauyin saka yara 80 makaranta, wadanda a da ba sa zuwa makarantar a Karamar Hukumar Madobi da ...

’Yan bindiga sun sace matafiya 16 a Benuwe

’Yan bindiga sun sace matafiya 16 a Benuwe

An samu nasarar ceto mutane biyu yayin da wasu biyu suka riga mu gidan gaskiya. ...

An yi garkuwa da ’yan kwamitin masallaci yayin shirye-shiryen Ramadan a Filato

An yi garkuwa da ’yan kwamitin masallaci yayin shirye-shiryen Ramadan a Filato

Mutanen da aka sace sun haɗa da limamin masallacin da kuma ladaninsa, waɗanda ’yan bindiga suka kaiwa hari. ...

An ji ƙarar harbe-harbe a kusa da Fadar Shugaban Guinea

An ji ƙarar harbe-harbe a kusa da Fadar Shugaban Guinea

An fara jin harbe-harben ne da ƙarfe 9 na safiyar Talata, daga nan aka ci gaba da luguden wutar harsasai har tsawon sa’a guda. ...

Har abada ba za mu taba jituwa da Tinubu ba — El-Rufai

Har abada ba za mu taba jituwa da Tinubu ba — El-Rufai

El-Rufai ya ce ko da an tabbatar da nadinsa a matsayin minista a gwamnatin Tinubu, ba zai dade ba. ...