Headlines

Fafaroma ya buƙaci Gwamnatin Tarayya ta kare rayukan ’yan Najeriya

Fafaroma ya buƙaci Gwamnatin Tarayya ta kare rayukan ’yan Najeriya

Fafaroman ya bayyana baƙinsa kan yadda aka hallaka mutane ba tare da sun ji ko sun gani ba. ...

Majalisar Dattawa za ta yi zaman gaggawa a ranar Talata

Majalisar Dattawa za ta yi zaman gaggawa a ranar Talata

Za a fara zaman gaggawar da misalin ƙarfe 12 na ranar Talata. ...

Tsaro: Gwamnatin Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota a ƙananan hukumomi 7

Tsaro: Gwamnatin Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota a ƙananan hukumomi 7

Ya ce gwamnatin ta ɗauki matakan ne domin kare rayukan al’ummar jihar. ...

Tinubu zai ziyarci Birtaniya a karon farko bayan shekaru 37

Tinubu zai ziyarci Birtaniya a karon farko bayan shekaru 37

Wannan ita ce ziyara ta farko da Tinubu zai kai Birtaniya cikin shekaru 37. ...

Mata ta yi yunƙurin yanke mazakutar mijinta a Yobe

Mata ta yi yunƙurin yanke mazakutar mijinta a Yobe

’Yan sanda sun yi Allah-wadai da lamarin, da cewa ya kamata a gina aure bisa girmama juna, fahimta da haƙuri. ...