Headlines

Ɗan Ganduje ya sayi fom ɗin takarar Majalisar Tarayya a NDC

Ɗan Ganduje ya sayi fom ɗin takarar Majalisar Tarayya a NDC

Duk da irin adawar siyasa da ke tsakanin mahaifinsa da Kwankwaso, Abdulaziz ya shiga tafiyar NDC. ...

Ministocin da suka yi biyu-babu a neman takarar gwamna

Ministocin da suka yi biyu-babu a neman takarar gwamna

Duk ministocin da suka ajiye mukamansu domin neman takarar gwamna sun tashi a tutar babu ...

Baba Malam Wali ya lashe zaɓen fid-da-gwanin Gwamnan Yobe a APC

Baba Malam Wali ya lashe zaɓen fid-da-gwanin Gwamnan Yobe a APC

Malam Wali ya yi alƙawarin ci gaba da ayyukan raya ƙasa idan har ya lashe babban zaɓe a 2027. ...

Ba Tinubu ne kaɗai ya taka rawa wajen nasarar Buhari a 2015 ba — Amaechi

Ba Tinubu ne kaɗai ya taka rawa wajen nasarar Buhari a 2015 ba — Amaechi

Amaechi ya ce mutane da dama ne suka yi ƙoƙarin tabbatar da nasarar Buhari a matsayin shugaban ƙasa a 2015. ...

Tinubu ne zai lashe zaben 2027 —Dikko Radda

Tinubu ne zai lashe zaben 2027 —Dikko Radda

Gwamna Dikko Radda ya ce yadda mutane suka  yi tururuwar fitowa alama ce ta kwarin gwiwar da suke da ita game da Jam’iyyar APC da kuma dimokurad ...