Headlines

’Yan bindiga sun sace Fasto, sun hallaka mutum 3 a Kaduna

’Yan bindiga sun sace Fasto, sun hallaka mutum 3 a Kaduna

Hukumomi ba su fitar da wata sanarwa a hukumance ba har yanzu. ...

Ministar Abuja ta raba motoci, babura da sauran kayayyaki ga mutum 4,064 a Kano

Ministar Abuja ta raba motoci, babura da sauran kayayyaki ga mutum 4,064 a Kano

Ƙaramar Ministar Babban Birnin Tarayya Abuja, Dr Mariya Mahmoud Bunkure, a ranar Asabar ta kaddamar da shirin rabon kayan tallafi da kuɗaɗe ga mutun 4 ...

Kisan Gilla: An tura dakarun soji zuwa dazukan Kwara — Shettima 

Kisan Gilla: An tura dakarun soji zuwa dazukan Kwara — Shettima 

Gwamnatin Tarayya ta ce tana aiki da gwamnatin jihar domin daƙile hare-hare. ...

Iyabo Obasanjo ta koma APC, ta ayyana takarar gwamnan Ogun

Iyabo Obasanjo ta koma APC, ta ayyana takarar gwamnan Ogun

Tsohuwar Sanatan ta ce takarar kujerar Gwamna kaɗai ta ke son yi a zaɓen 2027. ...

Dalilin da Ciwon Daji ke wahalar da ’yan Najeriya

Dalilin da Ciwon Daji ke wahalar da ’yan Najeriya

Shugaban Cibiyar Ciwon Daji ta Najeriya, Abidemi Omonisi, ya ce na’urar radiotherapy guda 10 kawai suke aiki a fadin ƙasar a halin yanzu. Ya ce ƙwarar ...