Headlines

Dalilin da Ciwon Daji ke wahalar da ’yan Najeriya

Dalilin da Ciwon Daji ke wahalar da ’yan Najeriya

Shugaban Cibiyar Ciwon Daji ta Najeriya, Abidemi Omonisi, ya ce na’urar radiotherapy guda 10 kawai suke aiki a fadin ƙasar a halin yanzu. Ya ce ƙwarar ...

ISIS ta kashe mutum 31, wasu 169 sun jikkata a masallacin Juma’a a Pakistan 

ISIS ta kashe mutum 31, wasu 169 sun jikkata a masallacin Juma’a a Pakistan 

Harin shi ne mafi muni a babban birnin Pakistan tun harin bom da ya lalata otel ɗin Marriott a 2008. ...

Jama’ar gari su kone gawar wanda ake zargi da ƙwaƙule idanun yaro a Nasarawa

Jama’ar gari su kone gawar wanda ake zargi da ƙwaƙule idanun yaro a Nasarawa

Malam Lawal ya ce ya gano gawar ɗansa a cikin rami, an ƙwaƙule masa idanu, aka yanke masa wuya, kuma aka yi masa rauni da wuƙa ...

Gobarar Singa: Abba ya ba da tallafin N100m, ya ba da umarnin gina titin N3bn

Gobarar Singa: Abba ya ba da tallafin N100m, ya ba da umarnin gina titin N3bn

Gwamnan ya yi alƙawarin zamanantar da kasuwar tare da samar musu da ababen more rayuwa. ...

Aisha Buhari ta ziyarci Atiku a ƙasar Saudiyya

Aisha Buhari ta ziyarci Atiku a ƙasar Saudiyya

Uwargidan tsohon shugaban ƙasar ta samu rakiyar wasu ’yan uwanta har da ɗiyarta. ...