Tinubu ya nada dan Arewa Sakataren Gwamnati
Tsohon Mataimakin Gwamnan Jigawa, Sanata Ibrahim Hassan Hadejia, ya zama Mataimakin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa. ...
Tsohon Mataimakin Gwamnan Jigawa, Sanata Ibrahim Hassan Hadejia, ya zama Mataimakin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa. ...
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin bayar da tallafi domin rage wa ’yan Najeriya domin rage musu radadin cire tallafin mai da Gwamnatin T ...
Kotu ta tisa keyar wani hafsan dan sanda zuwa gidan yari kan zargin yi wa wani dan kasuwa damfara ta tsabar kudi Naira miliyan 128 ...
Sarkin Musulmi ya shawarci Kamfanin Talabijin na Qausain TV ya rubanya kokarinsa wajen wayar da al’umma ...
Tinubu ya ce dole jami’an tsaro su je filin daga su murkushe duk wata barazanar tsaro, tare da ba su cikakkiyar kulawa da isassun kayan aiki ...