Headlines

Gwamnan Katsina ya sallami duk masu mukaman siyasa

Gwamnan Katsina ya sallami duk masu mukaman siyasa

Sabon Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya sallami duk masu rike da mukaman siyasa a fadin jihar. ...

Rikici ya barke tsakanin DSS da EFCC

Rikici ya barke tsakanin DSS da EFCC

Da sanyin safiya ne jami’an DSS suka je ofishin na EFCC suka hana jami’an da ake aiki a wurin shiga cikin harabar. ...

Libya ta yanke wa mayakan IS 23 hukuncin kisa

Libya ta yanke wa mayakan IS 23 hukuncin kisa

Kotun Daukaka Kara a kasar Libiya ta yanke hukuncin kisa a kan wasu ’yan kungiyar IS mutum 23 bisa kama su da laifi kaddamar da wasu munanan hare-hare ...

Zan yi maganin ’Yan Kalare —Gwamnan Gombe

Zan yi maganin ’Yan Kalare —Gwamnan Gombe

Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya na Gombe ya yi kira ga ’yan adawa da su zo a hada kai wajen gina jihar a samar mata ci gaba mai dorewa. ...

Ina Firmino zai koma bayan raba gari da Liverpool?

Ina Firmino zai koma bayan raba gari da Liverpool?

Firmino ya rika fuskantar matsalar zaman benci karkashin jagorancin Jurgen Klopp. ...