Headlines

Doka ta hana jami’an tsaro kama ɗan uwan mai laifi idan ba a samu mai laifin ba — Lauya

Doka ta hana jami’an tsaro kama ɗan uwan mai laifi idan ba a samu mai laifin ba — Lauya

An yi kira ga iyaye mata da su daina ɓoye laifin ’ya’yansu idan tsautsayi ya auku domin tabbatar da tarbiyyar al’umma. ...

AU ta yi martani kan harin da ya kashe mutum 170 a Najeriya

AU ta yi martani kan harin da ya kashe mutum 170 a Najeriya

Tuni dai Gwamnatin Kwara ta tabbatar da cewa an binne mutum 75 a kabarin bai-ɗaya a ranar Laraba. ...

Za a hukunta waɗanda suka ƙona shingen itatuwa — Gwamnan Sakkwato

Za a hukunta waɗanda suka ƙona shingen itatuwa — Gwamnan Sakkwato

Gwamnan ya bayar da wannan umarni ne a yayin ƙaddamar da sayar da takin zamani akan farashi mai rahusa domin noman rani a  Wurno. ...

An kama wani mutum da ƙoƙon kan mutane 4 a Ogun

An kama wani mutum da ƙoƙon kan mutane 4 a Ogun

“Bayan an yi masa tambayoyi da cikakken bincike, an gano cewa wanda ake zargin ya tono gawarwakin mutanen daga maƙabarta. ...

’Yan sanda sun kama ɗan haya kan zargin kisan mai gida

’Yan sanda sun kama ɗan haya kan zargin kisan mai gida

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Gombe ta kama wani ɗan haya mai suna Bello Abubakar, mai shekara 37, kan zargin kashe mai gidansa, Maryam Hassan, a Unguwar ...