Majalisa ta amince da dokar tsayawa takarar indifenda
Hakan zai ba daidaikun mutane damar tsayawa takarar kujerar shugaban kasa da gwamnaoni da shugabancin kananan hukumomi ko wakilici a majalisar dokoki ...
Hakan zai ba daidaikun mutane damar tsayawa takarar kujerar shugaban kasa da gwamnaoni da shugabancin kananan hukumomi ko wakilici a majalisar dokoki ...
Kakakin ’yan sandan jihar ya shaida wa Aminiya a ranar Talata cewa kurar ta lafa, momai ya koma yadda aka saba, duk da rayuka 16 da rikicin ya lakume. ...
Akalla mutum hudu ne suka ji rauni sanadiyyar wani hadarin mota da ya afku a Suleja, Jihar Neja. ...
Mutum 16 aka kai sashin agajin gaggawa na asibitin Bajoga sakamakon karaya da raunuka da suka samu. ...
Fada tsakanin jami’an EFCC kan ajiyar kaya ya yi ajalin dayansu mai mukamin Sufeto a Jihar Sakkwato. ...