Headlines

Jirgin ruwa ya nutse da mutum 20 a Sakkwato

Jirgin ruwa ya nutse da mutum 20 a Sakkwato

Jirgin ruwa ya nutse da mutum 20 da suka tashi daga kauyen Dundeji zuwa Kambama a Karamar Hukumar Shagari ta Jihar Sakkwato. ...

Yadda ake sauraron karar Atiku kan nasarar Tinubu a zaben 2023

Yadda ake sauraron karar Atiku kan nasarar Tinubu a zaben 2023

An dage sauraron karar da Jam’iyyar APM ta shigar zuwa ranar 16 ga watan Mayu da muke ciki ...

’Yan bingida sun sace mutane 40 a coci a Kaduna

’Yan bingida sun sace mutane 40 a coci a Kaduna

Gwamnatin Kaduna da rundunar ’yan sandan jihar ba su ce komai ba har yanzu dangane da harin. ...

An sace shugaban karamar hukuma a Taraba

An sace shugaban karamar hukuma a Taraba

’Yan bindiga sun yi garkuwa da Shugaban Karamar Hukumar Takum ta Jihar Taraba, Boyi Manja, bayan sun kashe dan sanda mai ba shi kariya. ...

Sojoji Sun Kashe Kwamandojin ISWAP 2 A Borno

Sojoji Sun Kashe Kwamandojin ISWAP 2 A Borno

Soji da Civilian JTF sun kashe kwamandoji da mayakan ISWAP a yankin karamar hukumar Konduga ta Jihar Borno. ...