Headlines

Motoci sun ki tafiya da daliban Najeriya bayan an yi lodi a Khartoum

Motoci sun ki tafiya da daliban Najeriya bayan an yi lodi a Khartoum

Bayan dalibai da sauran ’yan Najeriya sun hau motoci an gama lodi, sai direbobin suka ce babu inda za su motsa da motocin sai gwamnatin Najeriya ta bi ...

Iyayen daliban Najeriya na tunanin mayar da su Port Sudan bayan Masar ta rufe iyakarta

Iyayen daliban Najeriya na tunanin mayar da su Port Sudan bayan Masar ta rufe iyakarta

Kwana uku da isar daliban kan iyaka, amma gwamnatin Masar ta hana su shiga cikin kasarta. ...

An kara watsar da ’yan Najeriya a saharar Sudan-Masar —Iyaye

An kara watsar da ’yan Najeriya a saharar Sudan-Masar —Iyaye

Iyayen rukunin farko na daliban Najeriya da aka kwashe daga Sudan sun ce koka cewa yanzu kwana uku amma ’ya’yan nasu ba su shiga kasar Masar ba. ...

Sarautar Kano: Dawo da Sanusi II yana hannun Abba —Kwankwaso

Sarautar Kano: Dawo da Sanusi II yana hannun Abba —Kwankwaso

Kwankwaso ya yi tsokaci game da Masarautar Kano da Gwamnatin Ganduje ta raba zuwa masarautu biyar. ...

Kazamin fada ya barke kusa da Fadar Shugaban Kasar Sudan

Kazamin fada ya barke kusa da Fadar Shugaban Kasar Sudan

Fadan safiyar Asabar na zuwa ne a yayin da Najeriya ke kokarin kwashe sauran ’yan Najeriya da suka rage a Khartoum. ...