Za a ci gaba da kwaso ’yan Najeriya daga Sudan bayan tsaikon kwana 2
An yi alkawarin yau Asabar Za a bar wadanda suka makale a iyakar Sudan da Masar su wuce zuwa birnin Alkahira ...
An yi alkawarin yau Asabar Za a bar wadanda suka makale a iyakar Sudan da Masar su wuce zuwa birnin Alkahira ...
’Yan sanda sun kama bindigogi kirar AK-47 guda hudu da ake kokarin yin fasakwaurinsu zuwa Kano. ...
Hakimin garin, Alhaji Umar Bayero ya sha alwashin yakar lamarin ko da hukuma ba ta goya masu baya ba. ...
Mazauna Jihar Kaduna sun koka cewa a wannan yanayin da ake fama da zafi su da ganin wutar lantarki sai sa’a ...
’Yan sanda sun cafke wani matashi mai shekara 30 bisa zargin sa da yi garkuwa da mutane domin karbar kudin fansa a Jihar Gombe ...