Headlines

Buhari ya nemi yafiyar ’yan Najeriya

Buhari ya nemi yafiyar ’yan Najeriya

Kwana 38 kafin saukarsa daga mulki, Buhari ya gode wa ’yan Najeriya bisa yadda suka yi ta hakuri da mulkinsa ma tsawon shekaru takwas. ...

Rikicin Sudan: Kwaso dalibanmu da suka makale ba zai yiwu ba —Najeriya

Rikicin Sudan: Kwaso dalibanmu da suka makale ba zai yiwu ba —Najeriya

Gwamnatin Najeriya ta ce ba za a iya kwaso daliban Najeriya da ke karatu a kasar Sudan a halin yanzu. ...

Dalibai sun daina zuwa makaranta sun koma Harkar Yahoo

Dalibai sun daina zuwa makaranta sun koma Harkar Yahoo

Firinsifal ta ce kashi 65 na daliban sakandaren gwamnati da ke yankin sun daina zuwa makaranta ...

Rikicin Sudan: Fada ya barke bayan sanarwar tsagaita wuta

Rikicin Sudan: Fada ya barke bayan sanarwar tsagaita wuta

An ci gaba da luguden wuta a birnin Khartoum sa’o’i kadan bayan sojoji da ‘yan tawayen kasar sun amince su tsagaita wuta domin bikin ...

Sankarau ya kashe yara 10, wasu 177 sun harbu a Yobe

Sankarau ya kashe yara 10, wasu 177 sun harbu a Yobe

Mutum 177 sun harbu da cutar sankarau, wadda ta kashe kananan yara 10 a Karamar Hukumar Nangere ta Jihar Yobe. ...