Headlines

’Yan sanda sun kama ’yan fashi 6, sun ƙwato makamai a Gombe

’Yan sanda sun kama ’yan fashi 6, sun ƙwato makamai a Gombe

Rundunar ta ce tana ci gaba da bincike a kansu. ...

Ɗan shekara 3 ya rasu bayan faɗawa rijiya a Kano

Ɗan shekara 3 ya rasu bayan faɗawa rijiya a Kano

Hukumar ta ja hankalin jama’a kan illar barin rijiyoyi a buɗe. ...

Kaduna: Mutum 86 sun ɓace, 80 sun kuɓuta daga hannun ’yan bindiga

Kaduna: Mutum 86 sun ɓace, 80 sun kuɓuta daga hannun ’yan bindiga

Hakimin ya ce da yawa daga cikin waɗanda aka gano sun ƙi dawowa ƙauyen saboda tsananin tsoro. ...

Gwamnatin Borno za ta soma bai wa ƙananan hukumomi kuɗaɗensu kai tsaye

Gwamnatin Borno za ta soma bai wa ƙananan hukumomi kuɗaɗensu kai tsaye

Muna sa ran ku kasance masu gaskiya da riƙon amana. Duk wata naira da kobo da kuka karɓa dole ne a yi amfani da su ta hanyoyin da suka dace. ...

Laftanar ɗin soji ya ɓace bayan harin ’yan ta’adda a Borno

Laftanar ɗin soji ya ɓace bayan harin ’yan ta’adda a Borno

A ‘yan kwanakin nan dai, mayaƙan Boko Haram sun ƙara tsananta hare-hare a wasu sassan Jihar Borno. ...