Headlines

’Yan ta’adda sun banka wa ofishin ’yan sanda wuta, sun sace mutum 6 a Neja

’Yan ta’adda sun banka wa ofishin ’yan sanda wuta, sun sace mutum 6 a Neja

Bayan ƙona ofishin ’yan sanda ’yan ta’addan suka nufi Cocin United Methodist inda suka yi garkuwa da mutane akalla shida. ...

An tarwatsa gungun ’yan fashi da makami a Gombe

An tarwatsa gungun ’yan fashi da makami a Gombe

DSP Abdullahi ya ce ana zargin ƙungiyar da kai wa wani mutum hari a watan Disamba na shekarar 2025. ...

NAPTIP ta daƙile yunƙurin safarar ƙananan yara 10 a Taraba

NAPTIP ta daƙile yunƙurin safarar ƙananan yara 10 a Taraba

Hukumar ta ce yaran da mutumin da ake zargi suna hannunta kuma tana ci gaba da bincike a kan lamarin. ...

’Yan sanda sun kama ɗan bindiga, sun ceto mutanen da aka sace a Kebbi

’Yan sanda sun kama ɗan bindiga, sun ceto mutanen da aka sace a Kebbi

Rundunar ta yi alƙawarin ci gaba da kare rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar. ...

Fashewar wani abu ya yi sanadin mutuwar mutum ɗaya da jikkata wasu a kudancin Iran

Fashewar wani abu ya yi sanadin mutuwar mutum ɗaya da jikkata wasu a kudancin Iran

Wannan dai na zuwa ne yayin da ake zaman ɗar-ɗar a Iran kan zargin yiwuwar Amurka na kai wa ƙasar hari. ...