NAHCON ta sanya N2.8m a matsayin kudin kujerar Hajjin 2023
Farashin ya kasu gida takwas, inda jihohin Borno da Yobe za su biya mafi sauki ...
Farashin ya kasu gida takwas, inda jihohin Borno da Yobe za su biya mafi sauki ...
Shugaban Kwamitin, Abdullahi Baffa Bichi ya ce gargadin yana da muhimmanci saboda sabuwar gwamnatin ba za ta lamunci yin almubazzaranci da dukiyoyin a ...
’Yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado. ...
Majalisar Wakilai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta tallafa wa ’yan kasuwar da suka yi asara a gobarar Kasuwar Monday da ta Gamboru a Jihar Borno ...
Matawalle, wanda ya nemi tazarce a jam’iyyar APC, ya sha kaye a hannun Dauda Lawal na jam’iyyar adawa ta PDP ...