Headlines

An yi wa wata mai shekara 70 fyaɗe a Kaduna

An yi wa wata mai shekara 70 fyaɗe a Kaduna

Lauyan jihar daga Ma’aikatar Shari’a, Daniel Isah ya shaida wa kotun cewa, wanda ake ƙara ya yi lalata da wata bazawara mai shekara 70 da ƙarfi a ungu ...

ECOWAS ta janye ragowar takunkuman da ta ƙaƙaba wa Guinea

ECOWAS ta janye ragowar takunkuman da ta ƙaƙaba wa Guinea

A Fabrairun 2024, ECOWAS ta rage wasu daga cikin takunkuman, inda ta ɗage takunkumin mu’amalar kuɗi da cibiyoyinta. ...

Australian Open: Sinner zai gwabza da Djokovic a wasan daf da ƙarshe 

Australian Open: Sinner zai gwabza da Djokovic a wasan daf da ƙarshe 

Zakaran da ke kare kambunsa mai fatan lashe na uku a jere ya do ke Ben Shelton da cin 6 – 3, 6-4, 6-4, kuma yanzu zai fafata da Novak Djokovic. ...

Matar da ta haifi ’yan uku na neman tallafi a Yobe

Matar da ta haifi ’yan uku na neman tallafi a Yobe

Matar ta bayyana yadda take neman taimakon al’umma dangane da halin rayuwa da suke ciki ita da mijinta ...

An jiyo karar harbe-harbe a kusa da filin jirgin saman babban birnin Nijar

An jiyo karar harbe-harbe a kusa da filin jirgin saman babban birnin Nijar

An jiyo karar harbe-harbe da fashe-fashe masu karfi da safiyar Alhamis a kusa da filin jirgin saman kasa da kasa na Diori Hamani da ke Niamey, babban ...