Headlines

An gurfanar da mutum 4 a kotu kan zargin sace matar aure a Kano

An gurfanar da mutum 4 a kotu kan zargin sace matar aure a Kano

Alƙalin ta bayar da umarnin tsare waɗanda ake zargin har zuwa lokacin zaman kotun na gaba. ...

Turji da yaransa sun kama ɗan bindigar da jagoranci yin sulhu a Katsina

Turji da yaransa sun kama ɗan bindigar da jagoranci yin sulhu a Katsina

Yanzu al’ummar yankin sun damuwa kan makomar ɗorewar zaman lafiya biyo bayan kama Lankai da Turji ya yi. ...

Ba za mu aminta da zaɓen da Amupitan zai jagoranta ba — Majalisar Shari’a

Ba za mu aminta da zaɓen da Amupitan zai jagoranta ba — Majalisar Shari’a

Malamin ya ƙaryata zargin yi wa Kiristoci kisan ƙare dangi a Najeriya. ...

Kashi 11 ne kawai na makarantun Najeriya ke da ruwa da banɗaki — UNICEF

Kashi 11 ne kawai na makarantun Najeriya ke da ruwa da banɗaki — UNICEF

Jami’in ya koka kan yadda rashin tsaftaccen ruwa da banɗaki ke shafar ilimin yara mata. ...

Muna fama da ƙarancin masu fitowa rajistar katin zaɓe a Yobe — INEC

Muna fama da ƙarancin masu fitowa rajistar katin zaɓe a Yobe — INEC

Rajistar zaɓen za ta tabbatar da cancantar ’yan ƙasa ta zaɓar shugabanninsu a babban zaɓen 2027 da kuma bayan sa. ...