Headlines

NNPP ta bukaci a soke zaben Gwamnan Borno

NNPP ta bukaci a soke zaben Gwamnan Borno

Jam’iyyar NNPP ta yi kira da a soke zaben Gwamnan Jihar Borno bisa cewa za a sunanta da tambarinta a takardun zaben jihar ba. Shugaban Jam’ ...

Zulum ya lashe zabe a kananan hukumomi 7 na Borno

Zulum ya lashe zabe a kananan hukumomi 7 na Borno

Kananan hukumomin sun hada da Kaga, Magumeri, Mafa, Dikwa, Jere, Ganzai and Guzamala. ...

INEC za ta gudanar da karashen zaben Delta ranar Lahadi

INEC za ta gudanar da karashen zaben Delta ranar Lahadi

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) reshen Jihar Delta ta ce za ta gudanar da karashen zabe a kananan hukumomi biyu na jihar. Baturen zaben jihar, Dokta Monda ...

Dan shekara 35 ya kayar da Shugaban Majalisar Dokokin Yobe

Dan shekara 35 ya kayar da Shugaban Majalisar Dokokin Yobe

Matashin ya doke shugaban majalisar, wanda ya shekara 20 a zauren majalisar jihar ...

An harbi ma’aikaciyar INEC —REC

An harbi ma’aikaciyar INEC —REC

Wani dan bindiga ya harbi wata ma’aikaciyar wucin gadi ta Hukumar Zabe ta Kasa (INEC), Miss Glory Effion Essien, a hanyarta ta zuwa Karamar Hukumar Ba ...