Headlines

An harbi ma’aikaciyar INEC —REC

An harbi ma’aikaciyar INEC —REC

Wani dan bindiga ya harbi wata ma’aikaciyar wucin gadi ta Hukumar Zabe ta Kasa (INEC), Miss Glory Effion Essien, a hanyarta ta zuwa Karamar Hukumar Ba ...

Jami’an tsaro sun kai samame wani gida kan zargin magudin zabe a Adamawa

Jami’an tsaro sun kai samame wani gida kan zargin magudin zabe a Adamawa

APC ma na zargin PDP mai mulkin jihar Adamawa ta ta jibge takardun zaben da aka dangwale da sakamakon zaben jabu a ciki ...

Jami’an tsaro sun datse hanyar zuwa Hedikwatar INEC a Kano

Jami’an tsaro sun datse hanyar zuwa Hedikwatar INEC a Kano

Jami’an tsaro sun datse hanyar zuwa shalkwatar Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) da ke Kano da motocin sulke, da wayoyin tsaro na karfe. Wakilinmu ya rawait ...

Majalisa ta 10: Ba mu tsara yadda za mu raba mukamai ba —Abdullahi Adamu

Majalisa ta 10: Ba mu tsara yadda za mu raba mukamai ba —Abdullahi Adamu

Shugaban APC na Kasa, Abdullahi Adamu, ya ce ba gaskiya ba ne maganagnun da ke yawo cewa jam’iyyarsu ta gama tsara shiyoyiyn da za su jagoranci Majali ...

Zulum ya ci zabe a Karamar Hukumar Monguno

Zulum ya ci zabe a Karamar Hukumar Monguno

Zulum ya samu kuri’u 17,187 a yayin da Mohammed Jajari na jam’iyyar PDP ya samu kuri’u 280 ...