Headlines

Kasar Ghana ta cire tallafin man fetur

Kasar Ghana ta cire tallafin man fetur

Kasar ta ce daukar matakin ya zama wajibi a halin yanzu ...

Malamin Islamiyya ya yi wa dalibansa 4 ’yan gida daya fyade a Gombe

Malamin Islamiyya ya yi wa dalibansa 4 ’yan gida daya fyade a Gombe

Wasu mutum huku da suka yi wa yara ’yan gida daya fyade a Jihar Gombe, su ma sun shiga hannu ...

Na’ibin Limamin Masallacin Sultan Bello da ke Kaduna ya rasu

Na’ibin Limamin Masallacin Sultan Bello da ke Kaduna ya rasu

Alaramma Ibrahim Isa wanda ya dade a matsayin Na’ibin Masallacin Sultan Bello da ke Kaduna ya rasu ne a safiyar ranar Laraba a asibiti ...

Motar siminti ta muttsuke mutum 3 har lahira

Motar siminti ta muttsuke mutum 3 har lahira

Mutum uku sun rasu, wasu biyu sun jikkata, bayan wata babbar mota makare da siminti ta kwace afka kan wani shago. ...

Dubun wanda ya yi wa ’yar shekara 10 fyade ta cika

Dubun wanda ya yi wa ’yar shekara 10 fyade ta cika

Wani mai shekara 45 da ya yi wa wata yarinya mai shekara 10 fyade a cikin wani kango ya shiga hannu. ...