Headlines

Mai damfarar Kanawa da sunan hukamar kidaya ya shiga hannu

Mai damfarar Kanawa da sunan hukamar kidaya ya shiga hannu

Hukumar Kidaya ta Kasa (NPC) ta kama wani mai yi mata sojan gona yana damfarar mutane a Karamar Hukumar Wudil ta Jihar Kano. ...

Kwamishina ya yi murabus kwana 9 kafin zaben gwamna a Gombe

Kwamishina ya yi murabus kwana 9 kafin zaben gwamna a Gombe

Mista Andirya ya ajiye mukaminsa ne a ranar Laraba, wata uku bayan Gwamna Inuwa Yahaya ya nada shi ...

Buhari ya je Maiduguri jajanta wa ’yan Kasuwar Monday

Buhari ya je Maiduguri jajanta wa ’yan Kasuwar Monday

Buhari zai je Fadar Shehun Borno, inda zai jajanta wa ’yan kasuwar da suka yi asarar dukiyoyinsu a gobarar ta ranar Lahadi. ...

’Yan sanda na ci gaba da tsare Ali Madaki kan daukar bindiga a yakin neman zabe

’Yan sanda na ci gaba da tsare Ali Madaki kan daukar bindiga a yakin neman zabe

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano tana ci gaba da tsare zababben dan Majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Dala ta a Jam’iyyar NNPP, Aliyu Madaki. ...

Na tabbata Tinubu zai kai Najeriya tudun-mun-tsira —Aisha Buhari

Na tabbata Tinubu zai kai Najeriya tudun-mun-tsira —Aisha Buhari

Aisha ta ce hangen nesan, iya siyasa da kyakkyawan aniyar Tinubu ga Najeriya za su kai kasar ga nasara ...