Headlines

An ayyana kawo ƙarshen annobar Marburg a Habasha

An ayyana kawo ƙarshen annobar Marburg a Habasha

Marburg tana haddasa zazzaɓi mai tsanani, kuma tana da saurin yaɗuwa, wadda mutane ke ɗaukar ta daga wasu nau’o’in jemagu. ...

’Yan bindiga sun sace mata da yara sama da 40 a Zamfara

’Yan bindiga sun sace mata da yara sama da 40 a Zamfara

’Yan bindigar sun girke manyan bindigogi guda biyu suka rika buɗe wuta kan al’umma sa’anna suka yi awon gaba da da mutane sama da 40, yawancinsu ...

Za mu fara aiwatar da dokar takaita kashe kudin aure —Gwamnan Sakkwato

Za mu fara aiwatar da dokar takaita kashe kudin aure —Gwamnan Sakkwato

Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu ya ce nan ba da jimawa ba gwamnatinsa za ta fara aiwatar da dokar hana kashe kudi fiye da kima a harkokin aure a jihar. ...

HOTUNA: Yadda aka kawata Gidan Gwamnatin Kano da tutocin APC

HOTUNA: Yadda aka kawata Gidan Gwamnatin Kano da tutocin APC

An kawata gidan gwamantin da tutocin APC da hotunan Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ne a yayin da ake jiran sanarwar komawarsa cikinta a hukumance. ...

Ko babu Kwankwaso Abba zai ci zabe

Ko babu Kwankwaso Abba zai ci zabe

Ya tuna da yadda tsohon gwamna Malam Ibrahim Shekarau ya lashe zabe a 2003 ba tare da goyon bayan wani uban gidan siyasa ba, haka kuma Kwankwaso ya da ...