INEC ta ci gaba da tattara sakamakon zabe duk da zanga-zangar da ta barke a Abuja
Wasu kungiyoyi na bore kan lallai sai an soke zaben an gudanar da sabo. ...
Wasu kungiyoyi na bore kan lallai sai an soke zaben an gudanar da sabo. ...
Duk wanda bai gamsu ba ya garzaya kotu ta share masa hawaye. ...
Ya yi jinjina kan yadda al’ummar jihar suka zabi jam’iyyar PDP a zaben da ya gudana ranar Asabar. ...
Obi ya yi wa abokin takarar Atiku zarra a Jihar Delta da yake zaman gwamna. ...
Jam’iyyun sun yanke kauna kan Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu. ...