Headlines

Batanci ga Annabi: Iran ta karrama matashin da ya kai wa Salman Rushdie hari

Batanci ga Annabi: Iran ta karrama matashin da ya kai wa Salman Rushdie hari

An karrama matashin ne saboda bajintar da ya nuna wajen neman ran marubucin da ya yi batanci ga Manzon Allah (SAW) ...

Emefiele: Rikita-rikitar Gwamnan CBN

Emefiele: Rikita-rikitar Gwamnan CBN

Daga zargin ta’ddanci, zuwa na karkatar da kudade, zuwa takarar shugaban kasa har zuwa dambarwar sauyin kudi ...

‘Yan bindiga sun kona wata dattijuwa da ranta

‘Yan bindiga sun kona wata dattijuwa da ranta

‘Yan bindiga sun kona wata kurmus bayan sun kai hari a gidan tsohon Daraktan Hukumar Tsaro ta DSS, Emeka Ngwu. ...

2023: Tinubu ne zabina —Sheikh Sani Jingir

2023: Tinubu ne zabina —Sheikh Sani Jingir

Ya ce kowa na da damar zaben wanda yake ra’ayi ...

An yi garkuwa da jagoran PDP a Kaduna

An yi garkuwa da jagoran PDP a Kaduna

’Yan bindiga sun yi garkuwa da Shugaban Jam’iyyar PDP na Gundumar Dan Mahawayi da wani mutum daya ana gab da zabe. ...