Headlines

Yadda Yaƙin Basasar Nijeriya ya kasance — Soja ɗan shekara 106

Yadda Yaƙin Basasar Nijeriya ya kasance — Soja ɗan shekara 106

Dattijon, wanda a halin yanzu yake gidansa da ke garin Jalingo, hedikwatar Jihar Taraba ya shiga aiki a Rundunar Sojin Nijeriya a shekarar 1963, inda ...

’Yan Boko Haram sun kashe Fasto da mafarauta biyu a Borno

’Yan Boko Haram sun kashe Fasto da mafarauta biyu a Borno

Mayaƙan Boko Haram sun kashe wani fasto tare da mafarauta biyu da wasu ’yan gari a ƙauyen Tarfa da ke Ƙaramar Hukumar Biu a jihar Borno. ...

Zulum ya ƙara wa CJTF da ’yan banga albashi da kashi 80 cikin ɗari

Zulum ya ƙara wa CJTF da ’yan banga albashi da kashi 80 cikin ɗari

Zulum ya bayyana cewa sabon ƙarin zai fara aiki daga watan Janairu 2026, kuma zai ƙara wa ’yan sa-kai ƙwarin gwiwa, ya inganta ayyukansu, tare da ƙarf ...

An kama masu garkuwa da mutane a cikin kasuwa a Kebbi

An kama masu garkuwa da mutane a cikin kasuwa a Kebbi

An kama mutanen da ake zargin ne a Kasuwar Bagudo inda aka ƙwace makamai a hannunsu ...

Magidanta 96 sun yi watsi da ’ya’yansu babu kulawa a 2025 a Gombe — NHRC

Magidanta 96 sun yi watsi da ’ya’yansu babu kulawa a 2025 a Gombe — NHRC

Hukumar ta ja hankalin iyaye kan muhimmancin kula da yara. ...