Headlines

DSS ta gayyaci Fani-Kayode saboda kalamansa kan yunkurin juyin mulki

DSS ta gayyaci Fani-Kayode saboda kalamansa kan yunkurin juyin mulki

Ya ce an aike masa da takardar gayyatar, kuma zai je da safiyar Litinin ...

Babu wanda ya jefi Buni a yakin neman zabe —APC

Babu wanda ya jefi Buni a yakin neman zabe —APC

Kwamitin yakin neman zaben APC a Jihar Yobe ya musanta rahotannin da ke cewa an jefi gwamnan jihar, Mai Mala Buni a Karamar Hukumar Gashua yayin yakin ...

Rashin sabbin kudi ya yi ajajlin mai ciki a asibiti

Rashin sabbin kudi ya yi ajajlin mai ciki a asibiti

Mijin matar ya ce an ki karbar ta a asibiti ne saboda ya kasa samun tsabar kudi daga banki da kuma POS da zai biya asibiti ...

Gwamnatin Kano ta ba ’yan magani mako 2 su bar kasuwar Sabon Gari

Gwamnatin Kano ta ba ’yan magani mako 2 su bar kasuwar Sabon Gari

Gwamnan Jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya bai wa masu sayar da magani da ke kasuwar Sabon Gari da sauran wurare a birnin Kano, wa’adin mako biyu s ...

Kungiyar Musulmai ta nemi sauya lokacin kidaya saboda azumi

Kungiyar Musulmai ta nemi sauya lokacin kidaya saboda azumi

Wata kungiyar Musulmai mai suna Islamic Forum ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta sauya lokacin fara kidaya na 2023, saboda ya zo a lokacin da Musul ...