Headlines

Kansiloli sun tsige Shugaban Karamar Hukuma a Kano

Kansiloli sun tsige Shugaban Karamar Hukuma a Kano

Majalisar Kansilolin Karamar Hukumar Sumaila ta tsige Shugaban Karamar Hukumar, Honorabul Ibrahim Hamisu Rimi ...

Adam A Zango na shirin rabuwa da matarsa ta shida

Adam A Zango na shirin rabuwa da matarsa ta shida

Idan hakan ta tabbata, wannan zai zama karo na 6 ke nan da yake rabuwa da matarsa ...

An shiga rudani kan ‘sauya shekar’ Mataimakin Gwamnan Sakkwato

An shiga rudani kan ‘sauya shekar’ Mataimakin Gwamnan Sakkwato

Sanarwar da ya fitar ranar Alhamis ta ce babu kamshin gaskiya a labarin da ke cewa ya bar PDP ...

Za a fara amfani da ‘WhatsApp’ wajen karbar haraji a Kaduna

Za a fara amfani da ‘WhatsApp’ wajen karbar haraji a Kaduna

Gwamnati ta ce za a fara amfani da tsarin nan da watanni biyu masu zuwa ...

Kotu ta wanke Dagacin Sayasaya daga zargin cin kudin mamata

Kotu ta wanke Dagacin Sayasaya daga zargin cin kudin mamata

Wata kotu a Jihar Kano ta wanke Dagacin garin Saya-saya daga zargin aikata laifukan zamba, cuta, cin amana da kuma danne hakkokin masu unguwanninsa. H ...