Headlines

Kotu ta ba da umarnin kamo waɗanda ake zargin na alaƙa da Bello Turji

Kotu ta ba da umarnin kamo waɗanda ake zargin na alaƙa da Bello Turji

Kotun ta ɗage sauraron ƙarar zuwa ranar 24 ga watan Fabrairun 2026. ...

An fitar da sunayen mutum 177 da aka sace a harin coci a Kaduna 

An fitar da sunayen mutum 177 da aka sace a harin coci a Kaduna 

Al’ummar ƙauyen sun ce wasu mutum 10 sun samu nasarar tserewa daga hannun ‘yan bindigar. ...

Ana zargin magidanci da yin lalata da agolarsa mai shekara 12 a Bayelsa

Ana zargin magidanci da yin lalata da agolarsa mai shekara 12 a Bayelsa

An zargi wani magidanci mai shekaru 40 da yin lalata da wata ’yar da yake riko mai shekaru 12 a Obunagha, karamar hukumar Yenagoa ta jihar Bayelsa. ...

Gobara ta kone azuzuwa 34 a makarantar kiwon lafiyar dabbobi ta Kano

Gobara ta kone azuzuwa 34 a makarantar kiwon lafiyar dabbobi ta Kano

Wata gobara da ta tashi ta kona azuzuwa 34 a Makarantar Kiwon Lafiyar Dabbobi da ke Karamar Hukumar Kabo a Jihar Kano. ...

Satar ayaba ya yi sanadin mutuwar mutum 2 a Kuros Riba

Satar ayaba ya yi sanadin mutuwar mutum 2 a Kuros Riba

Effiong da Edet sun shiga bai wa hammata iska ne, inda kowanne daga cikinsu da ke riƙe da adda, suka riƙa sara wa juna. ...