Headlines

Dan kunar bakin waken Boko Haram ya kashe sojoji 5 a Borno

Dan kunar bakin waken Boko Haram ya kashe sojoji 5 a Borno

Wani ɗan kunar bakin wake ya kai hari da mota cike da bama-bamai kan jerin gwanon sojoji a yankin Timbuktu na jihar Borno a ranar Talata, inda ya hall ...

’Yan Najeriya sun sha barasar tiriliyan N1.54 a wata 9

’Yan Najeriya sun sha barasar tiriliyan N1.54 a wata 9

Manyan kamfanonin giya a Najeriya sun samar da jimillar kuɗaɗen shiga sama da tiriliyan N1.54 daga sayar da giya da sauran abin sha marasa giya cikin ...

Muna binciken hanyoyin rage ciyo wa Najeriya bashi — Ministan Kuɗi

Muna binciken hanyoyin rage ciyo wa Najeriya bashi — Ministan Kuɗi

Ministan Kuɗi, Wale Edun, ya ce Gwamnatin Tarayya ta ƙuduri aniyar rage yawan ciyo bashi yayin da take ƙara ƙoƙarin jawo jawo masu zuba jari daga ƙasa ...

DAGA LARABA: Shin Ko Dawowar Dimokradiyya Ta Samar Da Kyakkyawan Fata Ga ‘Yan Najeriya?

DAGA LARABA: Shin Ko Dawowar Dimokradiyya Ta Samar Da Kyakkyawan Fata Ga ‘Yan Najeriya?

Tun bayan dawowar dimokradiyya a jamhuriya ta hudu ne ‘yan Najeriya ke ta fatan samun rayuwa mai sauki. Shin ‘yan Najeriya sun cinma wanna ...

Masu iƙirarin jihadi sun kashe fararen hula 31 a Nijar

Masu iƙirarin jihadi sun kashe fararen hula 31 a Nijar

Harin ya faru ne a ƙauyen Bosiye da ke Tillaberi — yankin da ake kira tri-border inda Nijar, Burkina Faso da Mali suka yi iyaka da juna. ...