Headlines

Ambaliya ta halaka mutum 662, ta raba wasu miliyan 2.4 da muhallansu a 2022 – NEMA 

Ambaliya ta halaka mutum 662, ta raba wasu miliyan 2.4 da muhallansu a 2022 – NEMA 

Hukumar ta ce za ta bullo da sabbin hanyoyin hana aukuwar iftila’in a gaba. ...

NPC za ta fara horar da ma’aikata 786,741 da za su yi aikin kidaya

NPC za ta fara horar da ma’aikata 786,741 da za su yi aikin kidaya

NPC ta ce ma’aikatan za su samu horo kan yadda za su tattara bayanai. ...

Iyayen Amarya sun ki karbar tsoffin kudi a matsayin sadakin ’yarsu a Neja

Iyayen Amarya sun ki karbar tsoffin kudi a matsayin sadakin ’yarsu a Neja

Sun ce ba sa bukatar kashe kudi a lokacin, kuma ba su da asusun ajiyar a banki ...

NAJERIYA A YAU: Kalubalen da muke fuskanta a harkar sufuri – ’Yan Najeriya

NAJERIYA A YAU: Kalubalen da muke fuskanta a harkar sufuri – ’Yan Najeriya

Shirin namu na yau ya duba matsalolin sufuri a Najeriya ...

’Yan sanda sun kama magoya bayan Arsenal kan murnar doke United

’Yan sanda sun kama magoya bayan Arsenal kan murnar doke United

’Yan sanda sun ce magoya bayan na Arsenal ba su da izinin gudanar da gangamin. ...