Headlines

‘Yan bindiga sun kashe jagoran al’umma, sun sace matan aure 4 a Kaduna

‘Yan bindiga sun kashe jagoran al’umma, sun sace matan aure 4 a Kaduna

Maharan sun sace mata hudu ciki har da mai shayarwa. ...

Maganganuna kan shari’ar Abduljabbar datsar su aka yi don a hada ni da jama’a – Baba Impossible

Maganganuna kan shari’ar Abduljabbar datsar su aka yi don a hada ni da jama’a – Baba Impossible

Ya ce a baya ya yi maganar, amma daliban malamin suka datse ta don hada shi da mutane ...

Da gangan aka kirkiri Boko Haram don a wargaza Najeriya – Buhari

Da gangan aka kirkiri Boko Haram don a wargaza Najeriya – Buhari

Ya ce yanzu hankali ya koma kan sake gina yankunan ...

Magidanci ya nemi matarsa ta biya shi N320,000 a madadin aurensu

Magidanci ya nemi matarsa ta biya shi N320,000 a madadin aurensu

Magidancin ya bukaci matarsa ta maida masa sadakin da ya biya har da kari don ba shi damar yin sabon aure. ...

Dan China ya yi ikirarin kashe wa marigayiya Ummita miliyan 60

Dan China ya yi ikirarin kashe wa marigayiya Ummita miliyan 60

Ya ce daga cikin kudaden har da filin da ya saya mata a Abuja, ta fara ginin ...