Headlines

’Yan bindiga sun harbe jami’an tsaro 12 a Kaduna

’Yan bindiga sun harbe jami’an tsaro 12 a Kaduna

Hukumar tsaro ta Sibl Difens ce ’yan bindiga sun harbe jami’anta 7 da wasu ’yan bijilanti 5 har lahira a wurin hakar ma’adanai a Jihar Kaduna ...

Ganduje zai tantance jam’iyyu kafin kamfe a filin wasa na Sani Abacha

Ganduje zai tantance jam’iyyu kafin kamfe a filin wasa na Sani Abacha

Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya ce daga yanzu sai jami’an tsaro sun tantance duk jam’iyyar da ke son amfani da filin wasa na Sani Abacha da ke ...

APC ta fi PDP shiga matsala —Kofa

APC ta fi PDP shiga matsala —Kofa

Kofa ya ce APC za ta sha mamaki a zaben da za a yi a wata mai kamawa. ...

Dogo Gide na neman N100m kan Daliban FGC Birnin Yauri

Dogo Gide na neman N100m kan Daliban FGC Birnin Yauri

Dan ta’addan ya shardanta biyan Naira miliyan 100 duk da iyayen yaran sun bi ta hannun mahaifiyarsa ...

Borno ta Tsakiya: Kotu ta kori dan takarar Sanatan PDP

Borno ta Tsakiya: Kotu ta kori dan takarar Sanatan PDP

An maka dan takarar kan rashin shiga zaben fid-da-gwanin jam’iyyar a jihar. ...