Headlines

Limamin da ya taɓa ba Kiristoci 262 kariya lokacin rikicin Filato ya rasu

Limamin da ya taɓa ba Kiristoci 262 kariya lokacin rikicin Filato ya rasu

Abubakar Abdullahi, Limamin kauyen Nghar a karamar hukumar Barkin Ladi ta jihar Filato, wanda ya ba Kiristoci 262 mafaka a masallaci yayin wani rikici ...

’Yan Najeriya sun sha litar man fetur miliyan 63.7 a watan Disamba – NMDPRA

’Yan Najeriya sun sha litar man fetur miliyan 63.7 a watan Disamba – NMDPRA

Wani rahoton Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur ta Najeriya (NMDPRA) ya nuna cewa ’yan Najeriya sun sha man fetur har lita miliyan 63.7 a watan Disamb ...

Mai faci ya kitsa garkuwa da kansa domin karbar fansar N12m daga ’yan uwansa

Mai faci ya kitsa garkuwa da kansa domin karbar fansar N12m daga ’yan uwansa

’Yan sanda sun kama wani mai mai faci mai shekaru 34, mai suna Idris Isiaka, wanda ake zargin ya kitsa garkuwa da kansa domin ya karɓi kuɗi daga iyali ...

NAJERIYA A YAU: Abun Koyin ‘Yan Siyasa Da Matasa Kan Jarumtar Goodluck Jonathan A 2015

NAJERIYA A YAU: Abun Koyin ‘Yan Siyasa Da Matasa Kan Jarumtar Goodluck Jonathan A 2015

Kiran da ta ceci Najeriya daga fadawa cikin hatsaniyar siyasa a 2015. ...

Ɗan Atiku da ya koma APC ya sha alwashin mara wa Tinubu baya a 2027

Ɗan Atiku da ya koma APC ya sha alwashin mara wa Tinubu baya a 2027

Mataimakin Shugaban APC na Kasa, Kwamared Mustapha Salihu ya bayyana cewa Abubakar Atiku zai ƙarfafa wa APC a 2027. ...