Headlines

Najeriya za ta fafata da Masar domin neman na uku a gasar AFCON

Najeriya za ta fafata da Masar domin neman na uku a gasar AFCON

Cikin wasanni 7 na baya da ƙasashen suka fuskanci juna, Masar ta yi nasara sau 4, yayin da Najeriya ta yi nasara sau biyu. ...

Kano Pillars ta samu nasara karon farko a wasan baƙunta a bana

Kano Pillars ta samu nasara karon farko a wasan baƙunta a bana

Kano Pillars ta samu damar matsawa zuwa mataki na 18 da maki 22 cikin wasanni 20 da ta buga a bana. ...

Limaman Najeriya sun gudanar da taron addu’a kan matsalar tsaro

Limaman Najeriya sun gudanar da taron addu’a kan matsalar tsaro

Wannan taron addu’o’i da yanzu aka fara a Kano, za a ci gaba da gudanar da shi a dukkan jihohi 36 na Najeriya. ...

Hatsarin tirela ya laƙume rayukan mutum 6 a Yobe

Hatsarin tirela ya laƙume rayukan mutum 6 a Yobe

Mutane huɗu ne suka maƙale a cikin tirelar inda daga bisani aka tabbatar da mutuwarsu a wurin, yayin da sauran biyun da suka mutun na cikin motar Cant ...

CAF ta dakatar da Samuel Eto’o wasanni huɗu da cin tara

CAF ta dakatar da Samuel Eto’o wasanni huɗu da cin tara

Ana ta ɓangaren hukumar ƙwallon ƙafa ta Kamaru FECAFOOT ta karɓi hukuncin amma ta soki tsarin, ta sha alwashin ɗaukaka ƙara, ...