Headlines

Majalisa ta bukaci CBN ya tsawaita wa’adin daina karbar tsohon kudi

Majalisa ta bukaci CBN ya tsawaita wa’adin daina karbar tsohon kudi

Ndume ya ce akwai bukatar tsawaita wa’adin da CBN ya bayar. ...

NAJERIYA A YAU: Yadda Za A Tabbatar Da Zaman Lafiya A Harkokin Zabe

NAJERIYA A YAU: Yadda Za A Tabbatar Da Zaman Lafiya A Harkokin Zabe

Hanyar da za a wanzar da zaman lafiya tun daga yakin neman zabe, kada kuri’a har zuwa bayyana sakamako ...

Sarkin Kano Aminu: Bakon Shehu Maghili

Sarkin Kano Aminu: Bakon Shehu Maghili

Al-Maghili ya zauna a Kano tsawon lokaci kuma ya bijiro da sababbin tsare-tsare masu muhimmanci a fadar Kano, kana kuma ya yi rubuce-rubuce a kan ibad ...

Buhari na neman ciyo bashin N22.7trn; Majalisa ta ki yarda

Buhari na neman ciyo bashin N22.7trn; Majalisa ta ki yarda

Tun da gwamnati ta fara samun gibi a kudaden shiga, ta koma dogaro da CBN don aiwatar da wasu manyan ayyuka ...

Mata 7 sun kone kurmus a hatsarin mota a Abekuta

Mata 7 sun kone kurmus a hatsarin mota a Abekuta

Akalla mata bakwai ne suka kone kurmus sakamakon hadarin mota da ya auku a babbar hanyar Sagamu zuwa Benin. Kakakin Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababe ...