’Yan Najeriya Na Kushe Ni Duk Kokarina —Buhari
Shugaba Buhari ya ce ba zai yi kewar shugabancin Najeriya ba saboda kushe shi da ’yan kasar ke yi duk kokarinsa ...
Shugaba Buhari ya ce ba zai yi kewar shugabancin Najeriya ba saboda kushe shi da ’yan kasar ke yi duk kokarinsa ...
’Yan sanda sun cafke wani matashi mai shekara 35 kan yi wa kananan yara hudu fyade a rana guda a Karamar Hukumar Biu ta Jihar Borno. ...
Wani matashi ya zama mutum na farko da hukuma ta ci tararsa a Landan saboda yi wa wata mace dan kira a titi. Lamarin ya faru ne a kan idon wani dan sa ...
Kwana daya bayan harbe mutane da dama har lahira a karamar Hukumar Kaura, ’yan binduga sun sake kai hari kauyen Kagoro da ke Jihar Kaduna a daren Juma ...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ce Najeriya na kara cigaba, duk da wasu marasa kishi na yunkurin kawo wa zaman lafiyarta tarnaki. Shugaban ya bayyan ...