Headlines

Ɗan ƙasar Ghana Daniel Laryea zai yi alƙalancin wasan Najeriya da Morocco

Ɗan ƙasar Ghana Daniel Laryea zai yi alƙalancin wasan Najeriya da Morocco

Daniel Laryea ne ya yi alƙalancin wasan Algeria da Burkina Faso a matakin rukuni. ...

HOTUNA: Rayuka sun salwanta a haɗuran mota a Zariya

HOTUNA: Rayuka sun salwanta a haɗuran mota a Zariya

Haɗuran uku sun auku ne a ranar Talata, 13 ga Janairu, 2026, a wasu sassa na ƙaramar hukumar Sabon Gari da ke Zariya. ...

Ana zargin likitoci da manta almakashi a cikin matar da ta mutu a Kano

Ana zargin likitoci da manta almakashi a cikin matar da ta mutu a Kano

Muna miƙa ta’aziyyarmu ga iyalan marigayiyar. Sannan za mu gudanar da bincike na gaskiya kuma cikin ƙwarewa. ...

An daƙile wani harin ’yan bindiga a Gombe

An daƙile wani harin ’yan bindiga a Gombe

Lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe huɗu na asubahin ranar Talata, bayan samun rahoton wasu ’yan bindiga suna yunƙurin kai hari. ...

Ƙasashen Afirka 3 na zawarcin kocin Super Eagles Eric Chelle

Ƙasashen Afirka 3 na zawarcin kocin Super Eagles Eric Chelle

Kwantiragin Chelle da Super Eagles zai ƙare ne bayan kammala gasar AFCON idan ba a tsawaita yarjejeniyar ba. ...