Headlines

Dan kasar Kenya ya mutu bayan ya fado daga saman filin wasan Qatar

Dan kasar Kenya ya mutu bayan ya fado daga saman filin wasan Qatar

John Njau Kibue ya fado ne daga saman filin wasan tare da jin mummunan rauni wanda hakan ya yi ajalinsa. ...

Zan dawo da aikin yashe Kogin Neja muddin aka zabe ni – Tinubu

Zan dawo da aikin yashe Kogin Neja muddin aka zabe ni – Tinubu

Ya yi alkawarin ne yayin kamfen dinsa a Minna ...

Peter Obi ya dage gangaminsa na jihohin Ekiti da Ondo

Peter Obi ya dage gangaminsa na jihohin Ekiti da Ondo

Jam’iyyar ba ta ba da bayar da cikakken bayani kan dalilin dage tarurrukan ba ...

Kotu ta tsare masu gadi 2 a kurkuku kan satar katifun makaranta

Kotu ta tsare masu gadi 2 a kurkuku kan satar katifun makaranta

Masu gadin sun amsa laifi ba tare da wahalar da kotu ba. ...

Kotun Kano ta yanke wa dan Hisbah hukuncin kisa ta hanyar rataya

Kotun Kano ta yanke wa dan Hisbah hukuncin kisa ta hanyar rataya

Kotun dai ta sake shi ne da laifin kashe bazawararsa ...