Headlines

Majalisa ta bukaci CBN ya dakatar da shirin takaita hada-hada da tsabar kudi 

Majalisa ta bukaci CBN ya dakatar da shirin takaita hada-hada da tsabar kudi 

Majalisar ta bukaci a dakatar da shirin saboda bukatar jama’a ...

Bata-gari sun kwakule idon almajiri a Bauchi

Bata-gari sun kwakule idon almajiri a Bauchi

Sun yaudari dan almajirin ne suka dauke shi zuwa gefe gari inda suka kwakule masa idon. ...

Ambaliya da zaftarewar kasa sun kashe mutum 120 a kasar Kwango

Ambaliya da zaftarewar kasa sun kashe mutum 120 a kasar Kwango

Ambaliyar ta yi barna ne a Kinshasa, babban birnin kasar ...

Budurwa Ta Roki Kotu Ta Kwato Mata Kudin Da Ta Ba Tsohon Saurayinta

Budurwa Ta Roki Kotu Ta Kwato Mata Kudin Da Ta Ba Tsohon Saurayinta

Wata budurwa ta roki kotun shari’ar Musulunci da ke Rigasa Kaduna ta karbo mata N180,000 da ta ranta wa tsohon saurayinta ya ki biyan ta. Yayin zaman ...

NEMA ta karbi ’yan Najeriya 105 da suka makale a Chadi

NEMA ta karbi ’yan Najeriya 105 da suka makale a Chadi

Daya daga cikin wadanda suka dawo, ya bayyana yadda aka sace abokinsa a Libya. ...